IQNA - Shugaban Jami’ar Kuwait Fa’iz al-Zafiri, ya jaddada cewa an dauki muhimman matakai na kare mutuncin jami’ar bayan da wani malami a jami’ar ya fara nuna shakku dangane da matsayin kur’ani.
Lambar Labari: 3491018 Ranar Watsawa : 2024/04/21
IQNA - Bidiyon rikicin da ya barke tsakanin wasu 'yan majalisar dokoki n Somaliya a lokacin da suke karatun kur'ani ya fuskanci tarnaki sosai a shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3490515 Ranar Watsawa : 2024/01/22
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta yaba da amincewa da daftarin dokar da ta haramta tozarta kur'ani da littafai masu tsarki a majalisar dokoki n kasar Denmark tare da bayyana shi a matsayin wani muhimmin mataki.
Lambar Labari: 3490285 Ranar Watsawa : 2023/12/10
Majalisar dokokin kasar Denmark ta amince da wata doka a yau Alhamis, inda ta haramta tozarta litattafai masu tsarki da suka hada da kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3490277 Ranar Watsawa : 2023/12/08
Johannesburg (IQNA) Majalisar dokokin Afirka ta Kudu ta kada kuri'ar rufe ofishin jakadancin yahudawan sahyoniya da ke kasar.
Lambar Labari: 3490190 Ranar Watsawa : 2023/11/22
Nairobi (IQNA) Hukuncin da kotun kolin kasar Kenya ta yanke game da bayar da lasisin yin rajistar kungiyoyin 'yan luwadi a kasar ya haifar da rashin gamsuwa sosai a tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3489673 Ranar Watsawa : 2023/08/20
Majalisar musulmin Amurka ta bukaci a soke jawabin da firaministan Indiya Narendra Modi ya yi a majalisar dokoki n kasar.
Lambar Labari: 3489275 Ranar Watsawa : 2023/06/08
Ziyarar da kakakin majalisar Knesset na Isra'ila ya kai kasar Maroko ya gamu da tarzoma a tsakanin al'ummar kasar.
Lambar Labari: 3489274 Ranar Watsawa : 2023/06/08
Tehran (IQNA) Wakilan majalisar dokoki n Amurka da dama sun gabatar da daftarin doka don kare yaran Palasdinawa daga zaluncin gwamnatin sahyoniyawa.
Lambar Labari: 3489099 Ranar Watsawa : 2023/05/07
Tehran (IQNA) An bude baje kolin kur'ani mai tarihi da mikakke da kuma na musamman a birnin Islamabad na majalisar dokoki n kasar Pakistan tare da hadin gwiwar hukumar kula da harkokin al'adu ta kasar Iran.
Lambar Labari: 3489011 Ranar Watsawa : 2023/04/20
Rui Roman, wata mace ‘yar asalin Falasdinu kuma ‘yar takarar jam’iyyar Democrat a zaben tsakiyar wa’adi na Amurka, ta samu shiga majalisar dokoki n jihar Georgia (Majalisar Dokoki).
Lambar Labari: 3488154 Ranar Watsawa : 2022/11/10
Tehran (IQNA) Ilhan Omar da Rashidah Tlaib Musulmai ‘yan majalisar dokoki n Amurka sun sake lashe zaben tsakiyar wa’adi na majalisar.
Lambar Labari: 3488149 Ranar Watsawa : 2022/11/09
Tehran (IQNA) An gudanar da zanga-zangar nuna adawa da zaben 'yan majalisar dokoki na bogi, da daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawan da kuma sakin fursunonin siyasa a Bahrain.
Lambar Labari: 3488131 Ranar Watsawa : 2022/11/06
Tehran (IQNA) Kwamitin tsaro da tsaro na majalisar dokoki n Iraqi ya sake yin kira ga firaministan kasar Mustafa al-Kadhimi da ya aika da sakamakon binciken kisan da aka yi wa Shahidi Soleimani da Abu Mahdi al-Mohandes ga majalisar dokoki n kasar.
Lambar Labari: 3487436 Ranar Watsawa : 2022/06/18
Teran (IQNA) A cikin sakon da shugaban majalisar dokoki n kasar Labanon Nabih Birri ya fitar ya taya Jagoran juyin juya halin Musulunci murnar cika shekaru 43 da samun nasarar juyin juya halin Musulunci a kasar Iran.
Lambar Labari: 3486935 Ranar Watsawa : 2022/02/10
Tehran (IQNA) shugaban majalisar tsaron kasa a Iraki ya sanar da cewa, an kawo karshen yakin da sojojin kawancen Amurka suke yi a Iraki.
Lambar Labari: 3486664 Ranar Watsawa : 2021/12/09
Tehran (IQNA) Hukumar zaben kasar Iran ta ce an kammala sake kidaya kuriun da aka kada a zaben 'yan majalisa.
Lambar Labari: 3486606 Ranar Watsawa : 2021/11/25
Tehran (IQNA) 'yan gwagwarmaya masu yaki da kungiyoyin 'yan ta'adda a Iraki sun bukaci Amurka ta fitar da sojojinta daga kasar baki daya.
Lambar Labari: 3486167 Ranar Watsawa : 2021/08/03
Tehran (IQNA) a jibi Talata Jagoran juyin juya halin Musulunci zai miƙa wa zaɓɓaɓen shugaban kasa takardar amincewarsa da zaɓan da aka yi masa a matsayin shugaban ƙasa.
Lambar Labari: 3486160 Ranar Watsawa : 2021/08/01
Tehran (IQNA) majalisar dokoki n Iran ta yi Allawadai da kakkausar murya a kan takunkuman da Amurka ta dora wa jamimi’atul Mustafa.
Lambar Labari: 3485497 Ranar Watsawa : 2020/12/27